Document Body Page Navigation Panel
Hukumar kula da jin dadin dabbobi ta soki kasar Namibia
a game da yin su 4 mins. 30 secs. 3
Humukar baya da tallifi kanjin dadin dabbobi ta kasa da kasa
ta soki kasar Namibia a gameda shawarar data yanke na fadada
masa'antar kamunkifi a kasar.
Anyi kira ga kamfanina siminti da ya kula da muhalli 2 mins. 30 secs. 4
A Kenya an kalubalanci akanfanonin siminti dasu saka jari
kan kula tare da samar da kari ya ga muliali.
Ghana: Ta fasa kwai 7 mins. 4
Waini sabon rahoto ya kara bada haske a game da cinzarafin
matada akeyi a kasar Ghana.
Gwaunatoci sun kira wani taro domin sake duba samar da
kariya ga namun daji 4 mins. 15 secs. 5
Lokacinda wadanda sukar kulla yarjejeniya kan hana haramtaciyar
sana'an nan ta saran itatuwa da yin farauta suka taru a Kenya,
masu lura da al'amurra sun yadda da cewa wannan shine matakin
da ya dace na bada kariya ga dabbibi a Afrika.
Kasar Zimbabwe ta samu shigar mata da yawa az zaben da 6 mins. 5
akayi kwananan
Mata a Zimbabwe sunyi kokarin kara yawansu a wajen
zabubukan share fage da dayi kwanannan.
Yanjarida a matsayin masushiga tsakani a lokutan rikici 3 mins. 8 secs.
6
A wajen wain taron karawa juna sani da aka kammala
kwanannan a Nijeriya, anyi kira da'a daukewa 'yan jari da nunyin
dake wuyansu a lokacin rikici
Bayarda Kariya ga sharks a yammacin Afrika 10 mins. 6 sec. 7
Musbu kula da kare lafiyar dabbobi sunyi kira da'a samar da
kariya ga sharks da kuma sauran kifaye a yankin yammacin Afrika
Shugaba Clinton yasa hannu kan wadansu yarjeniyoyi biyu 6 mins. 8
Kasar amurka itace kasa ta farko data fara saka hunu kan wadansu
yarjeniyoyi biyu na majalisar dunkin duniya kan kare 'yanci kananan
yara a duniya
Cigaban birane: Shike babbar barazana ga kiyon lafiya da muhalli 8 mins.
33 secs. 9
Wani rohoto daya fitodaga majalisar dinkin duniya ya nuna cewa
rashin kyakkyawan tsari a birance shike babbar barazana ga kiyan
lafiya a Afrika ta kudu.
Kungiyer amnesty tayi kira da'a kawo karshen cein
zarafin mata da akeyi a saliyo 9 mins. 48 secs. 10
Kungiyoyin kare hakkin bi'adama sun fahinci cewa kamen
mata fyade da mayar dasu bayin jama'i na daga cikin
abubuwan da sukayi kamari rikicin shekaru tara da aka
kwashe anai yakin basasa a sailyo 1
1 Page 2 3
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
2
Benjin Plus 5: Wakilan matan Afrika sunyi kunya a traon mata 9 mins. 9 secs.
11
Taron mata da ake jira na tsawon lokaci, yazo ya wuce amma ga
dukkan alamu an kammala taron ba kamar yadda jam'a da dama suka
zataba
Yawan noma na raunana dazuka a Malawi 1 min. 9 secs. 12
Anfahinci cewa kasar malawi itakekan gaba wajen sare itatuwa daga
cikin kasashen kungiya habaka kasashen Afrika ta kudu
Abin Lura...
AENS ta lashe gasar yanjari da ta kasa da kasa 1 min. 28 secs. 12
Shashen Yara
Jakin daji na farko 8 mins. 9 secs. 13
Dalilin da yasa jakindaji keda zanen baki da fari babu kaho.
Abubuwan Korshe
Karin mar ganar da baza a manta ba kan kula da dabbobi da ci gaba
14 2
2 Page 3 4
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
Wakilan Afrika sun yi kira na'a kafa doka kan halittu 4 mins. 35
secs. Wakilan Afrika a wajen taro na biyar da aka gudanar kwanannan tun
daga ranar 15-24 na watan mayu
wannan shekara kan kulada halittu a Nairobi, kenya sun jaddada bukatar dake
akwai nayin kariya ga al'umma tare da kare 'yancin manoma ta hanyar kokarin
hadin guiwa a tsa kanin kungiyoyin da abin ya
shafa.
A cikin wata takarda shafi biyu da wani wakili daga kasar wabasha (Ethopia)
ya karanta a waten taron, wakilan na Afrika sunyi kira da a saka shugabanin
yan kunan karkara cikin gudanar da shawarwari aci
gaba da samar da kariya da kuma hanyoyin amfanii da dabbobi. Wakilan na Afrika
na daga cikin wakilai
1,500 da suka halarci wannan taron na Nairobi, kenya, kan kula da hali t tu
(cop 5).
Wakilan sun kumayi kira da'a fadakar da al'unnar manoma masu amfani da kayan
noma na gargajiya da kuma na zamani kan cigaba da amfani da noma-dab bobi tare
dayin la'akari da sauye-sayen dakan iya
habaka tare da vbada kariya ga abinda ake nomawa. Wakilan har ilayau sun karfafa
shata dokoki na kasa
wadanda suka kunshi ainihin tsarin doka samar da kariya ga yan kunan karkara,
monama da makiyaya domin bada damar kula da dabbobi da kuma itatuwa (OAU, 1998).
Kamar yadda suka bayyana, sunyi la'a kari da cewa "A wani abin kulawa, ya
kamata a tattauna makomar wadansu halittu na Afrika dake kasahen ketare, yadda
za'akai garesu, da kuma yadda ja'a raba gajiyar da
suka samar kamar dai yadda taron na CBD ya tanada. Wakilan sun nuna ga zahiri
cewa da akwai bukatar samar da yanayi mai kyau a dazzuka domin dabbobi, ajiyesu
da kuma hanyoyin amfani dasu idan bukatar
hukan ta taso a duniya baki daya. Wakilan Afrika sun kumayi kira ga daukacin
kungiyoyin masu bada tallafi a gameda Agenda 21, dasu samar da kayan gyara tare
da taimakon kudi domin taima-kawa kasashen
Afrika tare da bullo da wasu hunyoyi ta yadda zaizo dai-dai da abinda akafi
maida hunkali akai a water
taron. All African News Agency
Hukamar kula danjin danjin dabobi Tayi suka a game da kumun kifi a Namibia
4mins. 30secs. Hukumar bada tallafi a game da jin dadin dabbobi ta kasa
da kasa ta nuna rashin jin dadinta a game da
wani furuci da gwaunatin kasar Namibia tayi kwanannan na cewa zata fadada hanyoyin
kamun kifi a kasar. A satin daya gabatane majalisar kasar karkashin jagorancin
ministan kula da kamurkifi na kasar Dr. Abraham
Iyambo ta amince data rubanya yawan masuhada-hadar kifin daga biyu zuwa hudu.
Tun dama can a cikin farkon wannan shekarar Mr. Iyambo ya furta cewa gwaunati
na kan shrin "Kara yawan" kifayen datake
kamawa a shekaro ta 2000, duk kuwa da cewa hakan wata barazana ce ga rayiuwar
kananan masun ta.
Kasar zata fara kamun kifinkashin na farko daga ranar I ga watan August wannan
shekara.
Sarah scarth, kudi a Afrika ta kudu, ta bayyana cewa kungiyar ta tattara bayanai
da dama na tsawon shekaru a game da kamun kifi a kasar Nanibia amma bataga wani
daliliba a kimiyance ko kuma makamancin
haka da zaisa kasar ta fadada ma'ai katar kamun kifin ba.
Ta kara da cewa har yanzu ana tambabar yiyuwar dorewar abinda kasar ke kamawa.
Yanzu haka ma bawata hanya na gano yawan abinda ake kamawa ballantana a kiyasta
yawan abinda ake kamawa a
shekara. Rashin hakan kuwa zai iya hana kari ko kuma fadada ma'aikatar.
Tace "Ba wani bayani a kimi yance daya nuna cewa kasar nami bia na amfana da
kifin da take kamawa. Masana kimiya a duniy baki daya, mussammanma a canada,
sun nuna cewa yawan kamun kifi na daya
daga cikin abubuwan dake kawo cikas ga ajiyarsa, ba wai ainihin su kansaba"
Ta kara da cewa "In har anasone a kara yawan abinda ake kamawar, yakamata a
samarda cikaken bayani na dorewar yin hakan 3
3 Page 4 5
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
4
domin bada dama ga masana kimiya nasu gudanar da nasu bincike". A shekara ta
1999 yawan kifi kanana
ba da kasar ta Namibia ke kamawa yakai 30,000 yayinda yawan adadin manyan kifayen
da ake kamawa ya kai 5,000. A kidayar karshe da akayi acikin wa tan disambar
1997, an samu jimlar yawan kananan kifi
905,000. Yayin da ba'a samu ka daya ba a manyan kifaye. Panafrican News
Agency
Aniyi kira ga kamfanin siminti da yayi taka tsantsan 2 mins. 30 secs.
An kalu balanci kamfanonin simiti a Afrika nacewa ya kamata dasu Saka Jari
domin kula da kuma bada kariya ga muhalli tare da Jama'ar dake kusa dasu da
kuma hana gurbacewar muhalli. Ministan kula da
yawon sha katawa, kasuwanci da kuma masanas'antu, Nicholas Biwott ne ya sanar
dakan yana mai cewa ya kamatakamfanonin siminti nasu maida hankali kan mahalli
da kuma rayuwar al'umma fiye da ribar da
suke samu. Ministan ya furta hakanne kuwa a wajen wani taron karawa juna sani
da aka gudanar kan illar
simiti. Biwott ya bukaci babban kamfanin siminti na kasar kenya naya taka rawar
azo agani wajen gyaren Muhallin daya gurbata. Ya kumayi kira ga suaran kanfanonin
siminti da suyikoyi da kamfanin simin ti na
bamburi dakegarin mombasa na yadda ya taka rawar azo agani wajen gyara muhalli
a wannan yankin "Ya kyautu kamfanonin siminti dasu saka jari mai tsoka domin
fare muhalli" cewar ministan. Yana kuma kira
garesu dasuje kafade-da-kafada da zamani. kasidar wadda kenya Bureau of standards,
ta dauki nauyin
gudanarwa ta samu halartar manyan 'yakasuwa masu hadanhadar siminti daban-daban
daga kowace kusurwa ta kasar.
A halin yanzu kasar Kenya na amfani da sama da ton miliyan 500,000 a kowace
shekara wanda aka kwatanta da mizanin mutum mai nauyin 50kg a shekara.
Panafrican News Agency.
Kasar Ghana: ta fasa kwai 7 mins. Cin zarafin da akewa mata ba boyayyen
abu bane amma duk da haka kadanne daga cikinsu ke bayyana
abinda ya taba faruwa ga resu. Mafi ya wancin lokuta mata kan samu kansu cikin
wasu matsaoli dake hanasu magana. Galibima idan sun fadi abinda ya faru dasu
karshenta su gabata gaban hukuma, kanhaka
ne sun fison fadawa 'yanuwa, abokai ko kuma wadansu daga cikin al'ummasu.
Kadan kenan daga cikin bayyanan da aka samu a gameda cin zarafin mata da, kuma
kananan yara. Mai taken "Fasa kwai (tonon asiri) da kuma kalubale a gameda cinzarafin
mata da kananan yara a ghana".
Wannarahototon na hadin guiwane, a tsakanin cibiyar nazarin jinsuna da samarda
baya nai kan kare hakkin bil'a dama (GSHRC), da kungiyar 'yan kasuwa (TUC) da
cibiyar habaka jama'a (CEDEP), kungiyar
bada tallati, kungiyar habaka ayukan mata ta Bakwu ta gabas (BEWDA) kungiyar
makwabta, cibiyar
habaka abubuwa (CENSUDI') da kuma kungi yar ma'abota cigaba (ASSID). An samo
rahoton ne daga cikin gundumomi 20 daga cikin yankuna 10 da kasar keda su. Hanyoyin
da akayi amfain' dasu kuwa
domin samo wadannan bayanan kuwa sun hadane da tataunwa da jama'a, tamboyoyi
da kuma ganawa ta musamman.
Rahoton ya kuma nuna irin taima kon da 'yan uwa kokuma abokai ke bayarwa a
duk lokacin da mata
suka shiga wani mawuyacin hali. Daga cikin mata tara daga cikin goma da akaci
zarafinsu afili aka samu cewa sun fadawa (' yan uwansu, shugabanin addini ko
kuma abokai) irin halin da suke ciki. Yayinda kashi
daya daga cikin goma aka samu cewa sunkai kara gaban kulliya. Rahoton ya zaiyana
dalilai da dama da kan hana mata kai kara ko kuma magana akan cinjarafin da
akayi musu, ciki kuwa hadda kunya, ko
kumagudun ramuwar gayya da nuna halin ko oho da jama' a ke yiwa cin zarafin
da a kewa mata da kuma
rashin amannar yin kara ga matan. 4
4 Page 5 6
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
Wadansu dalilan kuma sun hadane da al'adu, halayyar jama'a, Matakin
da aka taba dauka domin ladabtar da wani a game dayin haka, matsala kudi, tsoro
da tursasawar 'yan uwa. Misali, biyu daga cikin goma na
galibin matanne ke iya barin mazansu a sabili da cin zarafin da suke masu, ko
kuma matsawar 'yan nwa da abokia, yayin da kadan ne daga cikin matan kan iya
guje musu saboda albarkay "ya "ya.
Kamar yadda rahoton ya bayyana, fyade, da tursasawa mata abubuwa ne da kowa
ke Allah wadai dasu. Kuma abune mawuyaci kaji ankai kara ko kuma ana tattauna
wdannan abubuwa. Haka kuma irin wadannan
dalilan ne ake bayarwa idan irin haka ta samu. Dangane da matsalar kudi kuwa,
kashi 18% ne daga cikin dari nas matan da aka yiwa halani a lokacin da aka kai
musu farmaki ke iya kai kara saboda rashin kudi.
Rahoton ya kammanlane tare dayin kira na'a kara yawa kungiyoyi da Jama'a domin
duba cinzarafin da akewa mata da kuma kananan yara domin taimakawa, an kumayi
kira na'a habaka tsaretsare tare da
hanyoyin samo da kumada kula bayyanai da ake samowa dangane da cin zarafin mata
da kananan yara.
"Wan nan binciken", kamar yadda wani far fesa dake sashen koyan aikin Lawya
Akua kuenyechia a Jami'ar Ghana ya bayyand "Wan nan zai bada dama ga man yan
'yan kasuwa na su san abinda ke gudana
dangane da cin zarafi mata tare kuma da daukar matakai domin magancesu". Accra
Mail
Gwaunatoci sun yi wani taro domin sake duba kariya ga namum daji a Afrika
4 mins. 15 secs.
Masu bukatar a hana haramitanciyar sana'an nan ta farauta da sare itatuwa
a Afrika sun gudanar da wani taro a ranar 5 ga watan yuli a Nairobi, kenya domin
sake duba rahotannin na daban abisa kokarin da
sukeyi dangane da hakan. Majalisar dinkin duniya da kuma wadansu rahotan nin
na daban a bisa kokarin
da sukeyi danyane da hakan. Majalisar gwaunatin lusaka ta kira wani taro a inda
tayi kira ga jamian hukumar tare da basu umurnin hana farauta da kuma sare ltatuwa.
"Wannan shine mataki mafi alfanu da muka dauka domin taimakawa gwannatoci
Afrika ta yadda zasu iya shawo kan wanna haramtaciyar sana'a a game da farauta
da kuma sare ltatuwa", cewar Jim sniffen, wanda
Jamin watsa labarai ne na shirin kare mulialli na majalisar dinkin duniya (UNEP).
Yarje jeni yar ta Lusaka kuwa an kullatane a karkashin Jagorancin shirin na
UNEP, haka kuma majalisar gwaunatin kasar ta aminta
da rahotannin da darek tan zartarwar hukuwar ke bata tare da darekta mai kula
da hukumar dake yaki da
hana farautar namun dajin da sare itatuwa dake birnin lusaka.
Ita wan nan kukumar Jama'a da dama na kallontane a matsayin "yarsandan namun
daji ta kaba kaba a
Afrika" wadda aka kafa a karkashin yarjejeniyar yaki dacin zarafin namun daji
a Afrika ta hanyar yin bincike da rarraba bayanai da kuma watsasu. Suma Membobin
Majalisar guda shidda da aka kulla yarje
jeniyarn dasu suna samar da rahotanni acikin kokarin dasu keyi na taimakawa
hukumar. Kamar yadda NUEP ta bayyana, Jami'an hukumar kare da ha din guiwar
wata hukumer kasar sun gudanar da wani
bincike kan iyakar kasar kuma asirance inda sukaci nasarar cafke daruruwan mutane
dauke da hakorin
giwa da bindigogi ha-ma da tsare wadansu 'yan kaka gida.
Daga cikin kasashen da suka kulla yar je jeniyar kuwa sun hadane da Jamhuriyar
Congo, Kenya, Lesotho,
Tanzania, Uganda, da kuma Zambia. Sauran kuwa sun hadane da kasar haba sha (Ethopia),
Afrika ta kudu, dakuma kasar swiziland, aka kuma fara aiki da ita a ramar 10
ga watan disembar 1996.
Shigar mata da yawa a zaben Zimbabwe 6 mins. Mata a kasar Zimbabwe
sunyin wani yankurin kara yawansu wajen zaben share fage da akayi a ranar 24
da 25 na watan yuli inda 55 daga cikinsu suka fito daga jam'iyar datakejan ragamar
mulki da kuma sauran 5
5 Page 6 7
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
6
jamiyun adawa suka tsaya takra, wanda yeke shine karo na farko da aka taba samun
yawan matan yakai haka a cikin shekaru 20 da suka gabata a tari hin kasar.
Acikin majalisar da aka rushe a ranar 11th gat watan Aprilu, da akwai mata 21,
dai daga cikinsu kuwa ta
fitone daga wata Jam'iyar adawa. Jamiyar dake Jan ragarmar mulkin kasar ZANU-PF
(Zimbabwe African Watimal Union-patroticfront) ita keda mata 20 daga cikin wadanda
suka tsaya takarar. Jamiyar Movement
for Democratic (MDC) kuwa ita keda mata 11 daga cikin 120 da suka tsaya takara.
Duk da haka, abin bai yiwa kungiyoyin mata da diba, da yake an tsara cewa za'a
baiwa mata hakkinsu a
manufofin Jam iyun. Alal misah, Jam iyar MDC tayi alkawalin ba mata hakkinsu
dai-dai da takwarorinsu maza a fan nin tattalin arzi ki, rayuwar yau da kulum
da kuma si yasa, tana mai cewa ba zata tauye hakkin
mataba domin kawai suna haifuiwa a wajen sanar da aiki ko kuma hanyer taltalin
arziki. ZANU-PF Kuwa ta yanke cewa kujeru 50 na kwamitin tsakiya zata hannan
tasune ga mata. Yayinda a wani taro da Jamiyar
ta gudanar a karshen shekarar data gaba ta yanke shawarar cewa daga cikin Mukamai
dole ne a baiwa
mace daya. Amma har yanzu hakan bai samuba.
Koda yake mata sun kwashe kasli 52 daga cikin 100 na yawan Jama'ar kasar duk
da haka wakilcinsu baikai rabin abinda kungiyar SADC ke bukataba, kan hakan
ne kungi yoyin mata ke dada kara kaimi.
Har yanzu dai kasar bata zo dai-dai da sauran shugabanin kasashen Afrika ta
kudu ba a wajen daidaitawa
a game da banbance-banbance da ake samu a tsakanin jinsunan maza dana mata ba.
Kasar Afrika ta kudu da mozambique sune kadai sukayi haramar cika sharadin samar
da kashin 30 daga cikin 100 na
kaidar da aka yan ke a wajen taron shugabannin cigaban kasashen kudancin Afrika
(SADC) a shekarar 1997, abinda ya wajaba ga kasashen membobi 14 suyi kamin shekara
ta 2005.
A halin yanzu kasar Afrika ta kudu ce kan gaba wajen yawan mata a ma jalisar
kasar da kuma bangaren zartarwar gwaunati a wannan yankin. Majalisar kasar mai
membobi 400 nada mata 119 wadanda kenan
suka kwashe kashi 29-8, kusa da yawan abinda aka kulla a she karar 1997. Kasar
mozaunbique itace ta biyu da kashi 28.4 na ma jalisar mai yawan Jamaa 250, 71
kuwaduk matane, sai dai kuma yakasance
mace dayace tilo a bangaren zartarwar mai mutane37. Jamiyar ANC mai mulki a
African ta kudu da
takwararta ta FRELIMO a mozambique dukkaninsu sun kebewa mata kashi 30 abinda
ya taimaka wajen shigar da matan kan manyan mukamai a kasar. Kasashen malawi,
Swaziland da kuma lesotho sune kadai
masu karancin mata a majalinsunsu a wannan yanki na SADC, inda dukkaninsu
keda kada da kashi gomasha daya na abinda aka bukacesu.
South African Research and Documentation centre.
Yan jarida a matsayin masu sasantawa a lokutan rikici 3mins. 8secs. A
wajen wani taro karawa juna sani da watakungi ya daba ta gwaunati ba mai kula
da sha'anin sasanta
rikici tare da taimakon wata hukuma kasar Amurka (USAID-OTI) ta shirya, an bayyana
acikin wata takardar bayan taro cewa, ya kamata 'yanjarida su taka wata rawa
ta daban bawai su zame koda yaushe
suke ke kai gwauro sukai marin wajen rikici ko kuma sasan ta waba. Taron wanda
ya samu halartar shugabannin al'ummomi da kuma na addinai harmada masana daga
wurare daban. Doga ciki kuwa harma
da 'yan Jarida na mujallu, rediyo dakuma talabijin, an shirya shine da nufin
sabanta rikice-rickice dake faruwa atsakanin al'umomi da kuma rikicin addinai.
Acikin takardar bayan taron mai dauke da bayanai goma shadaya, mahalarta taron
sun amince da 'yan Jarida dasu ri ka sanar da jama'a kyawawan abubuwa ba wai
na batanci ba a lokacin rikici kamar dai irn
abinda yake faruwa a Najeriya. Haka kuma an bukaci kafafen yada labaran dusu
taima kawa kungiyoyi 6
6 Page 7 8
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
daba na gwaunatiba (NGOs) acikin kokarin da sukeyi na samar da kyakkyawan
bayanai a lokacin sasanta rikici. Taron ya kuma nuna bukatar dake akwai na sauyi
a gameda tsohon tsarin na rahotanni da 'yan
jarida ke amfani dashi. An kumayi mahawarar cewa yan jaridar sunfi maida haukalne
kan yadda zasu samu kwabo a lokacin rikice -rikice a maimakon gano hanyoyin
magance su.
Daya daga cikin wadanda suka tofa albarkacin bakinsu a wajen taron, Jaon Mbagwu,
yafurta cewa ya zama dole ga 'yanJarida nasu taimaka wajen magance rikici ta
hanyar daya kamata domin samun habaka;
sauyi, fahimtar juna, daidaitawa, abokantaka, cudanya, sadarwa cigaba, zamanlafiya,
kannada kuma karin llimi. Ta kammala tana cewa'' yana da mahimmanci mu bayyanar
da abinda ke cikin zukatannmu mu
kuma sani cewa kowane rikici na iya kawo sauyi da kuma habaka, in kuma mukamagance
rikicin yadda
yakamata, batare da mun gujeshiba ba zai haifar da wani rikiciba''. Post
express
Kariyah kifaye a yammacin Afrika 10 mins. 6 secs. Fiye da manyan kifaye
50 ne daban-daban da kuma nau'o in kananan kiifaye 30 da makamantan hakan
ke fuskantar rashin kyakkyawan tsaro a yankin yammancin Afrika, tun daga mauritania
zuwa Guinea tare da cape verde.
A dalilin matsantawar da Dan Adam keyiwa kifaye tare da la'akari dayin asarar
wandansu nau'oin halittu, kungiyoyi kamar su kungi yar bada kariya ga halittu
(IVCN) da hukumar bada tallafi ta duniya
(WWF) sun kikiro hanyoyin gyara da gudanar da bincike da kudurin magance wannmmatslar.
A duniya
baki daya, hukumar kula da abinci da aikin noma tun shekara 1999 ta bullo da
shirin kiyayewa da ajiyar kifi, abinda yabukici bincike da kuma shata dokoki
da yakamata kasashe membobin kungiyar suyi. Wata
kungiya mai suna the fondation internationale du banc d'Argun (FIBA) tare
da hadin guiwar IVCN da kuma manyan makarantun na kasa, tun shekara 1997 suka
dukufa kan yin bincike dangane da manyan
kifaye a wannan yan kin, da zimmar samar da bayanai a rubuce da kuma kiyayewa
da yadda al'amurra ke
gudana yammacin Afrika. Kamun kifin da aka gudanar a bakin ruwan mauritania
zuwa Guinea domin tantance yawan karuwar kifayen gurin bincike ya nuna cewa
ana yawan matsantawa kifayen.
Bincike ya nuna cewa da akwai nau'in wadansu kifayen da sam-sam ba busu a
wannan yankin yayinda sauran wadansu da kenan rayuwarsuy ke cikin Mummunan Hadari.
A sabili da cewa galibin irin nau'in
wadan nan kifaye suna da rayuwa mai tsawo, kuma sukan jima basu manyantaba (sukan
kwashe she karu 15 wadansu kuma fiye da haka), wadansu nau'oin kifayen kuwa
sukan haihune ba tare da sunyi kwai ba,
amma sukan kwashe lokaci mai tsawo suna kayan cikin kaminsu haihu (wani karoma
fiye da shekara
daya) kuma 'ya'yan da suke haifawar ba suda yawa (Mafiyawancinsu suna haifa
'yaya kasa da goma). Bugu da kari kuma ba wata hanya da aka dauka domin kara
yawan kifin kan hakane tara kifin keda wuya
musammanma a sabili da yawan damunsu daakeyi.
Baya da haka su kansu manyan kifaye sukan taka muhimmiyar rawa wajen samar da
wani nau'i n kifi, rage kifayen da sukeyi yakan kara samar da nauion da ba'a
so, ko kuma ya kawo wani sauyi na daban a
halayyarsu kifaye da ake yaw'an kamawa. Gallazawar da akewa kifayen da kuma
damuwarsu da manyan kifayen keyi zai iya kawo sauyir ayuwar sauran halittu dake
wurin gabadaya.
Hakan shiya sanya ba'a bukatar manyan kifaye. A halin yanzu, samar da irin
wadanan kifaye ya dada tsada sosai. Domin kuwa a kasar Hung kong ana sayar da
kilo l na busaaahen kifin akan daruruwan kudin
dallar Amurka, yayinda ake saye ga hannu masunta kimanin dallar Amurka 50 zuwa
70 a wadansu kkasashe a yammacin Afrika. Dangane da irin wannan kazamar ribarne,
yasa ko shakka babu rayuwar irin wadannan
kifaye taka sance cikin hadari, yakuma sa galibin masunta sukafi maida hankali
ga wannan sana'a. 7
7 Page 8 9
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
8
Tare dayin la'akari dairin hatsarin dake tatare ga bangaren rayuwa da kuma tattalin
arzirki, yasa wadansu kungiyoyi masu kula tare da hadin guiwar hukumar kula
da kamun kifi ta yammacin Afrika (CSRP) suka
shirya wani taron karawa juna sani kan kamun manyan kifaye da kuma yadda za'a
gudanar da kare lafiyarsu. Taron ya samu halartar mutane da dama da abin ya
shafa ciki kuwa hadda (masunta, dillalai da
kuma yan kasuwa) da kuma masu biniciken kimiya harma da wakilan kasashedaga
ma 'aikatun kula da kifaye na yammacin Afrika.
Shawararin da aka yanke a wajen taron sun amince da'a magance matsalar da
kifayen ke fuskanta dama su kansu masun tan tare da taimakon kungiyer yankin
wato (CSRP).
Taron ya kuma jaddada bukatar dake akwai na karfafa bincike kan muhalli da kuma
nau'o'in halittu tare da hana gallazawr da ake musu, tare dayin dogaro ga kyakkyawar
majiya waje sake daukar matakai da
kuma ka'i doji. Haka kuma taron ya amince a dauki matakan da suka dace domin
bada kariya da kuma fasalta lokutan sake haifuwa tare da kuma rage kamun kifi
gabadaya. Harilayan malialarta taron sun
amince da'a tallafawa kananan masunta danga ne da kokarin da sukeyi na bada
kariya wanda hakan zai
iya jan hankalinsu ga wadansu al'amurra da suka jibanci kamum kifi na daban
domin hanasu zaman kashe wando. Suma sauran wadanda abin ya shafa kamar dillalai
da lyankasuwa ya kamata kada a manta dasu.
An bukaci bada taimako ga al'ummomi da kuma kasashe da suka shirya domin gudanar
da wannan lamari.
Daga karshe, mahalarta taron sun amince da bukatar dake akwai na jan ra'ayin
Jama'a, a kuma bullo da hanyoyin sanar da wadanda abin ya shafa tare da ilimantarwa
ta hanyar shirye-shiryen a kafafen yada
labarai da kuma makarantu.
Dukkanin wadannan shawarwari za'a duba sune a taro na gaba wanda hukumar yankin
zata shirya. Sai dai kuma nasarar shirin ya dogarance ga hunnun hukumomi da
kuma masu bada taimako.
Panafrican News Agency
Shugaba Clinton yasa hannu kan yarjeniyoyi biyu 6mins.
Kasar Amurka ta kasance kasa ta farko data rattata hun nu kan wadansu yarjeniyoyin
majalisar dunkin duniya biyu domin samar da kariya ta musamman ga kananan yara
a duniya baki daya, bayan da shugaba
clinton ya sanya hanun a yarteniyoyin a ranar 8 ga watan yuni, 2000, a wajen
wani buki da aka gudanar a hedikwatar majalisar dunkin duniya dake birnin New
York.
Da yake marhabin da sanya hannu da kasar Amurka tayi kan wadan nan yarjeniyoyi
na ganin dama a wajen taron na kare 'yancin yara domin hanasu shiga karuwanci
da dauakar makamai a lokacin rikici,
mataimakin shugaban majalisar dunkin duniyar louise Frechette yace hakan "ko
shakka babu zai sanya
sauran kasashe subi sahun kasar Amurka".
Shgaba clinton yace hakan yayi dai-dai da "dokar kasa da kasa" ya kuma aminta
da cewa "yara kanana
na bukatar kauna da kariya" tare da yin alkawalin gabata da wadanna yarjeniyoyi
a gaban majalisar dattawan Amurka, ya kuma yi fatan cewa za'a sanyawa yarjeniyoyin
biyu han nu a wannan shekara.
Shugaban yace Amurka yace ta nuna jin dadin ta game da damar da aka bata tare
dayin Jagoranci wajen tattauna adan nan yar jeniyoyi, kuma ta kabance kaba ta
farko data sanya hunu kan wadannan yarjeriyoyi.
Shugaban ya kumayi alkawalin cewa, zaiyi iya kokarinso na ganin cewa kasar Amurka
ta Jagoranci saurtan
kabashe wajen aiwatar da yar joniyoyin ta yadda rayuwar yara kanana aduk fadin
duniya "a nan gaba zata kyautu fiye da baya".
Addis Tribune 8
8 Page 9 10
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
Cigaban birane shike babbar barazana gakiyon lafiya da muhalli 8mins.
33secs. A kudancin Afrika an gano cewa rashin kyakkyawan tsara yadda birane
zasuci gaba yana barazana ga
kiyon lafiya wasu zubinma yakan haifar da yaduwar cututuka. Cututtukkan na sukan
zone sanadiyar matsalolin muhalli da suka gada da gurbatatcen ruwa, kazanta,
gurbataciyar iska, sauro da makamantansu
da ake samu a wajen da keda cunkoson Jama'a. Acikin wanii rahoto daga shirin
kula da muhalli na majalisar dunkin duniya (UNEP), yadda muhalli zai kabance
a duniya a shekara ta 2000, an nuna cewa
matsalolin kiyan lafiya a kasashe masu tasowa zai karu sanadiyar gurbatatciyar
iska daga masana'antu dagonaki. Sinadaran da ake amfani dasu a wadannan wuraren
suke Janyo kamuwa da cutar tari, ciwon
hakarkari, zuciya, sankara da sinadaran yana barazana ga kiyon lafiyaa birane
ya kumafiyin illa ga kananan
yara da mata masu juna biyu.
Yawancin biranen Afrika sun habaka ne sanadiyar zamansu hedikwatar turawan
mulkin mallaka da kuma cibiyoyin kasuwanci bawai cibiyoyin masana'antu da cinikiya
bane wanda akayi domin taruwar Jama'
Yanayin gidaje da harakokin rayuwa ya banbanta. Mahukunta abiranen sun kaba
shawo kan matsalar
yawan kananan gone-gine a unguwanin talakawa. A koda yaushe talakawa kan zaunanea
gidaje marasa yolwa wadanda idan akayi ruwa su kan cika ko kuma a unguwanni
marasa kyan, a sabili da cewa basuda
karfin biyan kudin haya ko kuma na gina gida, akan samu irin wadan nan biranena
a malawi, A fika takudu, Zambia da kuma zimbabwe, kamar yadda wani rahoto daya
fito daga cibiyar habaka muhalli ta
kasada kasa (IIED) ya bayyana. Noma a gabar bakin kogi a birane da kuma kyanyuka
a Afirika ta kudu
yana kara yawaita a kokarin da Jama'a keyi na raba kansu da talauci, abinda
kan Jawo gurbacewar ruwa sanadiyar takin da ake amfani dasluy da maganiu kashe
kwari a inu wadaunan kananangonaki da basu
cikin tsariu kamar yadda wani rahoto daga UNEP ya bayyana, kusan rabin Jama'ar
duniya zassu zauna a manyan birare ne kamin karshen karni na ashirin. Yanzu
haka, kashi 30-60 na Jama'a biranen duniya na
zauna ne a kasahe marasa karfi, kuma suna famada rashin isassun gidaje da tsafta,
magudanun ruwa, da
tsaftataccen ruwan sha. Zazzabin cizon sanro na dai cikin cituttukandake gallabar
Jam'a sanadiyar rashin kyakkyawan tsari. Sanron iri biyu dake haddasa kamuwa
dawannan cutar kuwa sun fito ne daga dazuzuka
inda sukanraya akan hudannin itatuwan da ruwan sama yayiwa duka, a birare
kuwa sukan rayune a kwatoci, tukwanen ruwa, tsoffin toyoyi da kwalabe.
A birane yawan masana'autu da kamfanoni kanyi illa ga iska da ake shaka. Ba
a kula da yawan gurbatar iska, ballan tana asan yadda za'ayi da ita, amma koda
shike guabatar iskar bai yawaitaba idan aka kwatanta
da wadansu wararen, duk da haka wata matsala ce ta musammamma a manyan birane-Ruwan
saman da ake samu shi kansaba dai-dai yake da yanayin wurin-laya daga cikin
babbar illar gurbatacciyar iskar shine
samar da rawan sama mai guba wanda hakan kefaruwa sanadiyar bazuwar hayaki a
sararin samaniya
wanda kan kunsheda ruwa da kan zamo wani sinadarin kanwa. Shi dai irin wannan
ruwa ya kanyi illa ga kasar noma, ganyen itatuwa, dakuma ruwan sana abinda kan
iya yin wata babbarilla ga lafiya bil'adama.
Dangane da matsalolin dake tattare da lamarin muhalline, ya sanya unguwannin
da tala kawakawa ke zaune a birare suke alalace, kuma yawan cinkoson Jama'a
a irin wadannan unguwanni yasa ba suda
daraja. Tunda yake birane naba al'amarin muhalli ya kabance cikin wani hali,
kamata kawai yayi a hana yin hakan, ta hanyar gyara yankunan karkara ta yadda
mazanna wurin zabu iya samun ikinyi. Zala iya yin
hakan ne ta hanyar bullo da wadansu tsare-tysaren tattalin arzikin kasa da zasu
iya hana na kyauye zama birane. Hakan zai rage wahalhalu da akeyi na samar da
abubuwan jindadi ya kuma daya darajar muhalli.
Southern African Research and Documentation centre. 9
9 Page 10 11
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
10
Kungiyar kare hakkin bil'adama ta duniya tayi kira da daina yiwa mata fyade
a saliyo A Cikin rahotonta na ranar 2 ga watan yumi, 2000, kungiyar kare
hakkin bil'adama ta duniyu tayi gargadi
na'a daina cein zarafin mata ta hanyar kamasu da karfi, fyade, da kuma mayar
dasu bayin jama'i a kasar
saliyo. Wannan shine abu mafi muni da kuma tozartarwa daake yawaita yi a cikin
shekaru tara da aka kwashe ana yakin basasa a kabar saliyo. "Fyade da kuna wadansu
abubuwan da suka jibanci haka
abinda sojoji yan tawaye sukafi yawanyi kenan ga mata" abinda kungiyar ta
kare hakkin bil'adama tayi lalakari dashi kenan wadda kuma ke kokarin gabatar
da wadaubu sharudodi go daukacin dakarun da abin
ya shafa da Jama'ar duniya ga baki daya. Ansha yin Fyada tare da kama dubban
mata masu shekaru
daban-daban. Galibi akan tilasta musu ne a zauna dasu ko kuma a ajiyesu a matan
dakarun -Biyo bayan musgunawar da ake musu da kuma tararrabin fyade, yin anfain
da matan ta hanyar karfi kan haddaba jin
ciwo, cikin dole, cuta kai harma mutuwa. Kai harma mazan busu tsiraba domin
kuwa yan tawayen kan turba samu, nayin amfani da wadansu daga cikin zuriyarsu
tare dayin barazanar cewa su aikata hakan ko
kuma su yanke masu hannaye.
Duk da yarjejeniyar zamanlafiyan da aka kulla a lome, Togo, acikin watan yuli
1999 a tsakanin gwaunatin kasar saliyo ya kuma'yan tawayen (RUF) har yanzu anacigaba
cintazarin farar hulan kadar, ta hanyar
fyade da kuma sauran abubuwan da suka jibanci hakawani sabon rikici daya barkewa
a cikin watan mayu ya kara haddaba yawaita fyade. Haka kuma a tsakiyar watan
mayen ne dakarun na rundunar RUF suka
kai wani furmaki a wani kyauyen mabiaka, mai tazarar kilomita 40 daga babban
birnin kabar free town a inda sukayiwa mata tyade tare da awon gaba da wadansu
'yan matan. Daga cikin wadanda abin ya rutba
dasu kuwa harda wata mata 'yar shekara aslurin wadda keda gayon wata biyar,
wadda yan tawayen sukayi awon gaba da ita bayan da garin na mabiaka ya fada
hanmusu. Kamin ayi awon gaban da ita sai da
'yan tawayen suka maida ita zindir tareda yi mata fyada. Daga bisain kuma suka
sata daukar kaya, dafa
abinci da kuna saran itace.
Hakkin rundanar isar da sakon majalisar dunkin dukiya a saliyo ne (UNAMSIL)
Rata samar da kariya ga daukacin farar hular da rayuwarsu ka cikin hadari a
saliyo. Domin cin nasarar hakan kuwa yakamata
rundunar ta UNAMSIL ta sake Jan damara ta yadda zata iya samar dakariya ga farar
hulan da suka hda
mata manya kanana domin karebu daga sharrin kamawa, fyade da kuma makamautan
haka. Daga cikin matakan daya kamata a dauka kuwa sun hadane da tura jami'an
rundunar ta UNAMSIL zuwa sassa
daban-daban musammamma a Arewacin kasar inda ake cigaba dacin zarafin faror
hula, tare da kokarin ganin cewa ta kare farar hulan daga hare-haren da 'yantawayen
ke kai musu.
Kingiyar Annesty International ta furta cewa koda yake da dkwai taimakon da
wadansu kungiyoyi dabana guwaunati ba ke bayar wa ga malan da a aka yiwa fyade
ko kema abinda yashafi hakan a ci kin babban
birinin free town da akwai bukatar yin haka sosai musamunanna a wajen birnin,
Inda kadanne ko kuna ma babu taima kon. A karkashin dokar al' ada ta kasa da
kasa, duk wani soja ko kuma abokan gaba da
sukayi fyade a lokacin musayar wuta dota ta tanadia hukuntasu.
"Haka kuma askarawan da sukayi fyade alolacin yaki, amma in har anyi fyaden
ta hanyar dubura ko kuma dubaru a iya a kirashi cinzarati. Domin haka, wawnan
doka ta wajaba akna kowa.
A saliyo dubara daya tayi wa mata fyadeko cimusu zarafi da'ake amfani daita
kuma ba tare da anyi hu
kunciba itace tayin amfami da makamai da gan-gan domin tsorata matan. Taron
sasantawa na watan yuni 1999 ya tanadi yafewa dukwanimai laifi ciki kuwa harda
lafin cin zarafin bil'adama a lokacin yaki, Kungiyar
kare hakkin bil'adama ta tasa dakasa ita kanta ta yadda da cewa batunyafewa
alokacin taren sabaitawa shima kansa ya sab'awa dokar kare hakkin bil'adama
yayinda ake kin yin hukunci ga masu cin zarafin 10
10 Page 11 12
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
bil'adama wami abu da kan iya zama darasi ga nabayal majalisar dunkin
duniya ta kara numa kin amincewarta da batun yafewar a lokacin taran sasantawar,
tana mai cewa bai kyautu a yafewa wadanda suka aikata
laifufu kanba cin zarafin, na yaki ko kumna wani babban cinrafinbil'adama tareda
taka dokaba.
Kugiyar ta Amnesty tace "Baza'a ya fewa wadanda sukaci zarafin mata ta hanyar
fyade ko kuma makamamcin haka a saliyo ba domin kuwa wannan Lafin Yakine tare
da cin zarafin bil'adama". Ya
wajaba a hukunta duk wani mai hannu a ciki" Amnesty International
Beijing Plus 5: Wakilan mata Afrika sunyi kunya a taron mata 9 mins. 9
secs Taro na biyar da aka gudanar a ranar Alhamis 8 ga watan yani, biyo
bayan wanda akyi a beijing baiyi wani
tasiriba. An fara taran da fatan cewa ba wai gwauna toci zasu sake dankar wadansu
alkawulla bane kawai kamar yadda sukayi a wajen taron mata karo na huda da aka
gadanar a beijing, China, a'a harma da
daukar matakan hana nana banbanci a tasakanin maza da mata. Amma can bayan da
akayi kusa kammala
taron sai ya kasance wakilain daba na gwaunati bane kadai suka dage domin ganin
cewa an aiwatar da abinda aka tattauna a taron na 1995 da akayi a birnin Beijing,
wanda a sabili da hakene aka kira wannana
taron.
Sati d'aya da aka kwashe ana tafka mahawarori ba wani abin kirki da aka kulla
wanda gwaunatoci suka
yadda dashi. Damar da yakamata ayi amfami da ita domin gano cigaban da kasashen
sukayi wajen hana nuna ban banci tsakanin maza da mata tare da kara kaima, amma
sai taron ya kasance na tattauna tsoffin
rikice-rikice kan 'yancin mata tare da haihuwa. Domin tafawa kungiyoyin daba
na gwaunati daga Afrika, wata mai shiga tsakani daga kungiyar G77 ta furta cewa
"Munyi ioya kakarinmu domin ganin cewa anyi
amfani da abindas aka tattauna a Beijing. Munyi kokari domin hana abin ya tabarbare".
Tace kasashen
dake cikin kungiyar G77 gaba dayansu tare da wakilan kasashur Afrika sun kulla
yarje hiyoyi da zasu dogara a kan su. Ha kan kuwa ya hadane da matsalar nuna
baubanci a wajen bashi tare da tafiyar da
al'amurra bai daya a dumuya harma da cika alkawalin da kasashen da suka ci
gaba suka dauja nabayar ataimakon kashi 0.7 na abinda suke samu cikin gida domin
rabawa.
Amma an tsallake abubuwa da dama daya kamata a tattauna a wajen taron. A cewar
kungiyar Amnesty "Wadansu gwaunnatoci haryanzu na neman kauracewa yin amfani
da abinda aka shatayi a Beinjina tare
dayin zagon kasa ga abinda aka shriya shekaru biyar da suka gabata. Abinda ya
kamata yakasance taron Beijing da kuma irinsa na biyar mai makou cire sauran
dake sama".
An samu baraka da dama a lokacin taron a tsakanin kungiyar G77 da kuma kasashen
da sukaci gaba kan al'amurra da suka jibanci zama bai daya, magance talauci
da kuma bashi. Haka kuma an samu baraka
tsakanin mabiya addinin musulaunci da kirista tare da kasashe 'yan ko oho kan
"yancin mata da kuma haihuwa. Wani mai shiga tsakani ya furta cewa "Ba zai iya
tuna wani lokaci ba da sasantawa ta gagara.
Ya zasma dukanbu basuda ta cewa."
Hakazalika wakilan kungiyoyin daba na gwaniti baa Afrika (NGOs) sun wanke majalisar
dunkin duniyadangane da wulakancin da akayiu musu a cikin wanna sati. A cewar
dai daga cikin wakilan kungiyar
NGO dayafito daga Zambia, Glays mutu kwa cewa yayi "A bin ya bamu kunya a matsayin
daukarmu da akayi kamar 'yan katsalanda acikin wannan lamari. Munga cewa kamar
munzone haka kawai."
Gwaunatocin Afrika sun shiga wannan Jam'iya a makare a sabili da rashin kyakkyawa
tsari da rashin kayaytyaki. Yayinda kasashen da sukaci gaba tuni sunsha yin
shirye shirye tare da gudanar da taruruka na
tsawon watanni, amma wakiklan Afrika sun tarune sau daya acikin satin daza'a
fara taron. Koda yake 11
11 Page 12 13
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
12
kungiyar raya kasashen kudanicin Afrika tayi rawar gani a wajen taron, amma
ya bayyana kamar cewa ba wakilan Afrika a wajen taron. Kana kuma duba idanka
takardar bayan taron zakasa cewa ba wani abinda
aka tsinana a gameda banbance-banbance da zai amfani matan Afrika.
Bacinran da aka samu a wajen wanna taro na Beihing da irinsa guda biyar yasa
anyi la'akari da cewa harkokin mata na bukatar abisu "daki-daki". Batun cigaban
da aka samu kuwa a wajen hana nuna
banbaci a katsanin maza da mata kuwa sai ya zamo zance banza, da yake ba wani
iko da aka baiwa masu
rike da mukaman sityasa da kuma kungiyoyi. A duk taru rukan da majalisar dunkin
duniya ta kira anfi maida hankali nega abinda ke "rubuce", "karkasawa", da kuma
"kabila".
A cewar wata wakiliyar Afrika ta kudu, pregs Govender, Kungiyopyin mata a
kasashen duniya dole su amsu sunansu". Tace babban darabni a wajen taron na
Beijing plus 5 shine "Dulmuyar da kungiyoyin
mata, muika zamo masu kani kanci maimakon sauyi, cigaban mata lalle abune mai
kunshe da siyasa, haka shima kansa taron na kunshe da al'amurran siyaba. Dsu
haka duk wata maganar tasatsauran ra'ayi zance
ne kawai".
Ana gobe za'a kammala taron ne wadasu mata da abin yaba hushi suka tsaya waje
sanye da wata karamar
riga wadda aka rubutawa "Ba ja da baya". Tun da da fitar dasu daga cikin al'amarin,
kamata kawai yayi su nana bacin ransu ta hanyar haka. Ba'aso karshen tya kasance
hakaba. A farko karmi na 21, an lura da
cewa, lokaci ya kurewa mats. Inter press service Africa.
Yawan noma na raunana dazuka Malawi 1mins. 9 secs. kasar malawi ita
kekan gaba wajen yawan saran itatuwa daga cikin kasashe 14 dake cikin kungiyar
habaka kasashen Afrika ta kudu, yayinda itas kuwa kabar Angola ta zamata karshe.
Mataimakin dark tan kula da gandun dajina kasar walawi paulos mwale, ya shedawa
PANA cewa itatuwan
da ake sarawea a malawi sun haura sama da kasi 1-8 sabanin adadin kashi 0.2
na abinda sauran kasashe membobin kungiyar ke sarewa. Mwake, wanda shi kansa
memba ne a sashen kula da kere-kere na
kungiyar SADC, ya furta cewa akan yawaita saran itatuwa ne a kasar malawi
saboda yawan nome-nome inda galibi akan dibi fili mai yawa domin yin noma. Abinda
daga karshe ke raunana kasar, ya kara da cewa
"A Malawi yawan jama'a shikansawani dalili mai hai far da yawaita saran itatuwa.
A takaice, ana sare kadada 50,000 a kowace shekara a malawi abinda masu kula
da dazuka ya keta haddi.
Panafrican News Agency
AENS ta lashe gasar 'yanjarida jakasa da kasa 1 min. 28 secs. An bayyana
African Eye News Service, AENS, da cewa itace lashe wata gaggarumar kyauta da
akeba
yanjarida ta kasa da kasa kan fadin albarkacin bakinsu a ranar Alhamis a Amurka.
Wannan babbar kyanta ana bada itane ga fi tattun mutane ko kuma kungi yoyi da
suka taka rawar azo agani wajen tamakawa
kafafen yada labaru a nasu yanki a duniya baki daya. kungiyar knight International
Press Freedom dake
Amurka ita keda ikon zabo masu tsayawa takarar, wadanda suma kansu 'yan jarida
ne dake cudanya da takwarorinsu na kasa da kasa. Za'a bayar da kyaytar a cibiyar
kula da harkokin 'yan jari da da suka taka
rawar gani a shekara -shekara a wajen wata lifayarcin abinci a ranar 11 ga
watan oktoba. 2000 a washig ton DC. 12
12 Page 13 14
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
Kya she wannan nasara ta nwapfundla, abinda ya haddasa gaba a tsakaninsu.
Daga karshe, Nwapfundla sai yace da nwafene, karka damu, tsohan abokina zan
sadaka da budurwa.
Nwapfundla sai yayi dubara ya zabawa nwafene wata yarinyar da basu taba haduwa
ba, ya fada mata cewa bawai sutura ce abin jiba, a'a hali na gari shine ake
bukata. A lokacin da nwapfunla ya gama tsara
yarinyar, sai kawai ta bada kai da haka nwafene shima ya samu budurwa.
Duk da haka, har yanzu abotakar tasu na da tankarga. Wata rana nwafundhal ya
yanke shawarara koyawa nwafene darasi. 'yace da budurwasa zo mu tafi in koyamiki
cin itace'. Sai ta dauki gatari suka shiga daji.
Nan take sai nwapfundla ya zabi itacen da zasu sara, suka raba itacen biyu
tare da rarikeshi, sannan suka sake hada barin itacen guda biyu wuri guda kamar
dai itacen da ba'a taba ba. Daga nan suka tada itacen
tsaye a inda yake suka kada kai zuwa gida.
Kashegari, sai nwapfundla yace da nwafane, 'bari mutafi da 'yanmatan nan wurin
cin itace, ' yan matan biyu nan take kowace ta dauko gatari suka shiga daji.
Nwapfundhla dake gaba ya rika nuna musu rara
kakken itace. Aduk lokacin dasuka hango wani itace, sai ya nunawa budurwa
sa ya kuma fada da murga mai karfi, yadda wadancan zasuji, yana cewa 'kinga
wancan itace? shi ni keso kuma zan cishine da kai na.
Nwao fundhla duk da cewa karamine, yayi imani da kansa, sai kaga kawai ya nufi
iyacen ya tabashi kadan. Itacen wanda dama can rarakakkene sai kawai yafadi
kasa ya warwatse cikin sauran itace.
Budurwar Nwafene kuwa ta saka ido tana kallon wannan abin al'a jabi, nan da
nansai nwafene ya kada baki yace. E! damacan haka na koya masa. Dama nima haka
na ke cin nawa itacen, kin gane ko. "Sai ya
tada kai ya zabi wani shirgegen itace five da na nwapfundhla. Ko banzama yafi
hera karfi. cikin rashin sa'a ashe itacen mai saiyu ne yace kaga wanda nike
so. ' Ku kalli yadda zan cinyeshi da kaina nwafene
ya tinkari itacen yana mai amanar gamawa dashi cikin kan kanen lokaci sai ya
sunkuyar da kansa ya tura da karti yafadi kasa tim....!
Tundaga wannan iokaci Nwafene bai sake bugun gabar cewa yafi nwapfundhla karfi
ba.
Ihangali folk tales
Jakin daji na farko 8mins. 9secs. Da farko lokacin da aka halicci dabbobi
kamarsu daya, ba wani mai kaho kokuma wata fata mai adandani
ta daban. Bayan da mahalicci ya kamala aikinsa sai yayi kahonni da fatoci
kowanne da girmansa da kuma kalarsa ta daban. Yana karewa ya dau kesu ya zuba
cikin wani kogo a kusa da wani rafi.
Mahalicci ya aika da sako ga duk kan dabbobi dake kiyo na cewa gobe da safe
sutafi kogo su zabi kahoni
da kuma fatocin da kowanensu keso. Hakan yasasuka kwana suna marna da doki na
ganin abinda mahalicci ya tanadar musu.
Dukkansu suka hallara, amma banda Jakin daji wanda shi ba abinda ya damu dashi
kamar abinci, dama
yafi sauran dabbobi cin abinci. Lokacin da sauran dabbobin ke haramar zuwa wannan
rafi, Jakin daji sai yaki zuwa. Yana ganrin cewa in ya tsaya zai samu ciyawa
mai kyau ya cika cikinsa, domin haka bai ga
dalilin da sauran dabbobin ke damun saba na ya hanzarta zuwa wannan rafi ba,
sai ya aiyana arayuwarsa cewa zai bisu da baya, bayanda ya kar ya. Ya zauna
ya shake cikinsa da ciyawa, sauran dabbobi kuwa
suka kadai suka nufi bakin rafi.
Can bayan awoyi da dama sai Jakin daji ya yanke shawara bin sauran dabbobin,
ya nufi rafin yana takawa sannu a hankali tare dabin sawun sauran dabbobin A
lokacin da yayi kusa kai ga rafin, su kuwa sauran
dabbobin ke dawowa zuwa wajen kiyo, Jakin daji kuwa ya cika da mamakin ganin
yadda ko wannensu ya
canza. 13
13 Page 14
Vol. II No. 19 August, 2000 (Hausa) CHANGE Radio
14
Giwa ta zabi fata mai kauri ruwan kasa-kasa, amma ta hada da manyan hakora guda
biyu. Zaki kuwa ya zabi fata mara kauri mai duhu-duhu da geza mai santisi da
bakin gashi. Barewa kuwa ta zabi fata baka mai
santsi da kuma kaho murdadde. Jakin daji ya wucesuda dai-dai kowanne cikin sabuwar
halittarsa. Can da baya har yayi kusa ya shiga kogon, saiga karkandan. Cikin
rashin sa'a karkaidan baya ga ni sosai, don
haka saiya zabi fata mai girma waddaga dukkan almu tayi masa girma. Daga cikinsu
kuwa karkandan ne kadai ya banbanta amma shima kansa yayi farin cikinda abinda
yasamu.
Lokacin da jakin daji ya shiga kogon, sai ya tarad da wata babbar fata mai
ratsin baki dafari ita kadai kuma ba wadansu kahoni. Bayan tafiyar da yayi mai
nisa jakin daji har ya kuma jin yuuwa kan hakane yayi
sauri ya sanya sauran fatan da ta rage. Wannan fatar mai ratsen fari dabaki
batayi masa kyauba, amma da yake yunwa na damunsa bai damuba ballantana ma yayi
La'akari da cewa ba sauran kahonin da aka rage
masa.
Baya da ha ka, lokacin da sauran dabbobi ke ki yo kowace dabba na sha'awar juna
dangane da irin sabon launin halitta data samu. Jakin dasi na dawowa sai ya
manta da sauran dabbobi yasa kansa yaci gaba
dakiyo. Sauran dabbobi na lura da faatar jakin daji mai ratsin baki dafari sai
kawai suka barke da dariya.
Wanni daga cikinsa (Duiker) cikin raha sai yace "Kalli mai hadamar can cewa
da jakindaji cikin sabuwar fatarsa kumada bashi kaho". Nan take sauran dabbobi
suka fashe da dariva.
Jakindaji bai damuba. Mekaho zaiyi bayaga ya samu ciyawa koriyar shar ya shake
cikinsa aduk lokacinda
yake so? Har wa yau jakindaji baya bukatar waini kaho, amma koda yaushe zaka
ganshi bul-bul kuma sumul-sumul acikin fatarsa mai ratsin baki da fari.
When the hippo was hairy
Abubuwan Karshe Karin maganar da baza'a mantaba kan kulada dabbobi da
ci gaba.
"Halittu koda yaushe a boye suke, wani lokacin aci karo dasu, amma ba'a iya
karesu"
Francis Bacon,
Essayist and philosopher, 1561-1626
"Muyi Ladabi ga gonakin kakaninmu" Thomas Bullfinch
1794-1867
"Rana, wata da kuma taurari da tuni sun bata, da ace dan Adam na iya kaiwa garesu".
Have Lock Elis,
Essayist and Psychologist, 1859-1939
"Allah yayi kasa domin rayuwarmu. Wani abune babba na gado yadda take garemu
haka take ga na bayanmu, kuma ba muda wani iko, tako wane hali da mukeciki ko
kuma mu manta, mu jefasu cikin
mawuyacin hali ko mu hanasu cin gajiyar abinda ya kamata na daga garemu."
John Ruskin.
"Ba wanda zai tsin ki fure ba tare da ya taba icacenba."
Francis Thompson Poet, 1859 -1907 14
© 2002 Communicating for Change. All Rights Reserved
Developed by George Mbuagbaw